Dokta Saleh Wailare Ya Taya Ganduje Murnar Cika Shekaru 2 A Karo Na 2

JABIRU A HASSAN,Daga Kano.

FITACCEN Dan siyasar nan kuma mai taimakawa al’umma Dokta Saleh Musa Wailare ya mika sakon sa na taya murna ga zababben gwamnan Jihar Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje bisa cikar sa shekaru biyu a karo na biyu kan karagar mulkin jihar kano.

Read More

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *